20-26 ga Nuwamba
MIKAH 1-7
Waƙa ta 26 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Mene ne Jehobah Yake Bukata a Gare Mu?”: (minti 10)
[Ka saka bidiyon Gabatarwar Littafin Mikah.]
Mi 6:6, 7—Jehobah ba zai amince da ibadarmu ba idan ba ma bi da mutane yadda ya kamata (w08 5/15 6 sakin layi na 20)
Mi 6:8—Ƙa’idodin Jehobah ba su da wuyan bi (w12 11/1 22 sakin layi na 4-7)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Mi 2:12—Ta yaya wannan annabcin ya cika? (w07 12/1 10 sakin layi na 6)
Mi 7:7—Me ya sa ya kamata mu “jira” Jehobah? (w03 9/1 18 sakin layi na 20)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Mi 4:1-10
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) Za 83:18—Ku Koyar da Gaskiya. Ka yi shiri don koma ziyara.
Koma Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Fit 3:14—Ku Koyar da Gaskiya. Ka yi shiri don ziyara ta gaba.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) bhs 132 sakin layi na 20-21.
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 6)
Jehobah Yana So Mu Riƙa Bayarwa (Mis. 3:27): (minti 9) Ka saka bidiyon.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 21 sakin layi na 15-20, hotunan nan “Abin da Zai Faru Nan Ba Da Daɗewa Ba,” da akwatin nan “Ka Gaskata da Mulkin Kuwa?”
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 132 da Addu’a