13-19 ga Nuwamba
OBADIYA 1–YUNANA 4
Waƙa ta 42 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Ka Koyi Darasi Daga Kurakuranka”: (minti 10)
[Ka saka bidiyon Gabatarwar Littafin Obadiya.]
[Ka saka bidiyon Gabatarwar Littafin Yunana.]
Yun 3:1-3—Yunana ya koyi darasi daga kurakuransa (ia 114 sakin layi na 22-23)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Ob 10—Ta yaya ne aka ‘datse Edom har abada’? (w07 12/1 8 sakin layi na 5)
Ob 12—Mene ne za mu iya koya daga yadda Jehobah ya hukunta mutanen Edom? (jd-E 112 sakin layi na 4-5)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Yun 3:1-10
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) Bangon gaban wp17.6—Ka yi shiri don koma ziyara.
Koma Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) wp17.6—Ka riga ka ba da mujallar a haɗuwa ta fari. Ka yi koma ziyara kuma ka gabatar da ɗaya daga cikin littattafan da muke nazari da su.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) ld 12-13—Ka zaɓa hotunan da za ka nuna.
RAYUWAR KIRISTA
“Darussa Daga Littafin Yunana”: (minti 15) Ka tattauna talifin bayan kun kalli bidiyon nan Ibada Ta Iyali: Yunana—Ya Koyi Rahama Daga Jehobah.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 21 sakin layi na 8-14
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 133 da Addu’a