23-29 ga Oktoba
HOSIYA 8-14
Waƙa ta 153 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Ka Yi Iya Ƙoƙarinka a Bautar Jehobah”: (minti 10)
Ho 14:2—Jehobah yana daraja “hadayun leɓunanmu” (w07-E 4/1 20 sakin layi na 2)
Ho 14:4—Idan kun yi iya ƙoƙarinku a hidimar Jehobah, zai gafarta zunubanku, ya amince da ku kuma ku zama abokansa (w11 2/15 16 sakin layi na 15)
Ho 14:9—Za mu amfana idan muna bin umurnan Jehobah (jd-E 87 sakin layi na 11)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Ho 10:12—Me ya kamata mu yi don Jehobah ya nuna mana ƙauna da kuma aminci? (w05 12/1 14 sakin layi na 7)
Ho 11:1—Ta yaya waɗannan kalmomin suka cika a kan Yesu? (w11 8/15 10 sakin layi na 10)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Ho 8:1-14
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) T-35
Koma Ziyara (minti 4 ko ƙasa da hakan) T-35—Ka riga ka ba da warƙar a haɗuwa ta fari. Ka ci gaba da tattaunawar kuma ka ba da amsa ga tambayar da maigidan ya yi.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) lv 152 sakin layi na 13-15—Ka nuna yadda za a iya ratsa zuciyar ɗalibi.
RAYUWAR KIRISTA
“Ka Yabi Jehobah Ta Yadda Kake Rayuwa!”: (minti 15) Tattaunawa. Ka nuna bidiyon nan Ka Yi Amfani da Baiwarka a Hidimar Jehobah.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 20 sakin layi na 7-16, akwatin nan “Sabuwar Ƙasida Don Masu Aikin Agaji”
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 63 da Addu’a