2-8 ga Oktoba
DANIYEL 7-9
Waƙa ta 116 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Daniyel Ya Yi Annabci a Kan Zuwan Almasihu”: (minti 10)
Da 9:24—Hadayar da Almasihu ya yi ta sa za a iya gafarta zunubanmu (it-2-E 902 sakin layi na 2)
Da 9:25—Almasihu ya bayyana a ƙarshen makonni 69 na shekaru (w11 8/15 9 sakin layi na 4; it-2-E 900 sakin layi na 7)
Da 9:26, 27a—An kashe Almasihu a tsakiyar makonni 70 na shekaru (w00 6/1 13 sakin layi na 6; it-2-E 901 sakin layi na 2, 5)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Da 9:24—Yaushe ne aka shafe “Wuri Mafi-tsarki”? (w01-E 5/15 shafi na 27)
Da 9:27—Wane alkawari ne ya ci gaba da ci har ƙarshen makonni 70 na shekaru, ko shekara ta 36 A.Z.? (w07 9/1 20 sakin layi na 4)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Da 7:1-10
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Ka Shirya Gabatarwa na Wannan Watan: (minti 15) Tattauna “Gabatarwa” na wannan watan. Ka saka bidiyon gabatarwar mujallu, sai ka tattauna wasu abubuwa a ciki. Ka ƙarfafa masu shela su riƙa komawa wurin waɗanda suka saurari saƙonmu.
RAYUWAR KIRISTA
“Yadda Za Ka Iya Yin Nazari Mai Zurfi”: (minti 15) Tattaunawa. Ka nuna bidiyon nan Kayan Bincike Don Nazarin Littafi Mai Tsarki.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 19 sakin layi na 1-7, akwatunan nan “Cocin The New Light” da kuma “Dalilin Faɗaɗa Wasu Ofisoshin Reshe”
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 53 da Addu’a