25 ga Satumba–1 ga Oktoba
DANIYEL 4-6
Waƙa ta 67 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Kana Bauta wa Jehobah a Koyaushe?”: (minti 10)
Da 6:7-10—Daniyel ya yi hassada da ransa don ya ci gaba da bauta wa Jehobah (w10 11/15 6 sakin layi na 16; w06 11/1 18 sakin layi na 12)
Da 6:16, 20—Sarki Darius ya lura cewa Daniyel yana da dangantaka mai kyau da Jehobah (w03 10/1 13 sakin layi na 2)
Da 6:22, 23—Jehobah ya albarkaci Daniyel don bai daina bauta masa ba (w10 2/15 18 sakin layi na 15)
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Da 4:10, 11, 20-22—Mene ne babbar bishiyar da Nebuchadnezzar ya gani a mafarki take wakilta? (w07 9/1 19 sakin layi na 3)
Da 5:17, 29—Me ya sa Daniyel bai karɓi kyautar da Sarki Belshazzar ya ba shi da farko ba, amma ya karɓe ta daga baya? (w88 10/1 30 sakin layi na 3-5; dp-E 109 sakin layi na 22)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Da 4:29-37
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) Takardar Gayyata
Koma Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Takardar Gayyata—An ba da takardar gayyata a ziyara ta farko. Ka yi koma ziyara.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) bhs 129 sakin layi na 16—Ka ƙarfafa ɗalibin ya kasance da aminci duk da tsanantawa daga danginsa.
RAYUWAR KIRISTA
“Ku Koya Musu Su Riƙa Bauta wa Jehobah”: (minti 15) Tattaunawa. Bayan haka, a saka bidiyon da ya nuna mai shela da ya ƙware yana wa’azi tare da sabon mai shela, sai ku tattauna bidiyon.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 30) kr babi na 18 sakin layi na 9-20, akwatin nan “Me Ake Yi da Dukan Gudummawar da Muke Bayarwa Don Tallafa Wa Aikin Mulki?,” da kuma akwatin nan “Ka Gaskata da Mulkin Kuwa?”
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 73 da Addu’a