11-17 ga Satumba
EZEKIYEL 46-48
Waƙa ta 134 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Albarkar da Isra’ilawa Za Su Mora Bayan Sun Koma Ƙasarsu”: (minti 10)
Eze 47:1, 7-12—Ƙasar da za su koma za ta yi albarka (w99 3/1 16 sakin layi na 11-12)
Eze 47:13, 14—Za a ba kowace iyali gādon fili (w99 3/1 16 sakin layi na 10)
Eze 48:9, 10—Kafin a ba mutanen filin, za a “keɓe” wani fili na musamman a matsayin “hadaya” ga Jehobah
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Eze 47:1, 8; 48:30, 32-34—Me ya sa Yahudawan ba su yi tsammanin cewa dukan wahayin da Ezekiyel ya gani na haikali za su cika a zahiri ba? (w99 3/1 17 sakin layi na 14)
Eze 47:6—Me ya sa aka kira Ezekiyel “ɗan mutum”? (it-2-E 1001)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Eze 48:13-22
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Haɗuwa ta Fari: (minti 2 ko ƙasa da hakan) Bangon gaban wp17.5—Ka yi shiri don koma ziyara.
Koma Ziyara: (minti 4 ko ƙasa da hakan) wp17.5—An ba da mujallar a ziyara ta farko. Ka yi koma ziyara kuma ka gabatar da ɗaya daga cikin littattafan da muke nazari da su.
Nazarin Littafi Mai Tsarki: (minti 6 ko ƙasa da hakan) bhs 35 sakin layi na 17—Ka gayyato mutumin zuwa taro.
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 8) Za ku iya tattauna darussa daga Yearbook. (yb17 shafi na 64-65)
Abubuwan da Ƙungiyarmu ta Cim ma: (minti 7) Ka saka bidiyon nan Abubuwan da Ƙungiyarmu ta Cim ma na watan Satumba.
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 17 sakin layi na 19-20, da akwatin nan “Makarantun Koyar da Masu Hidimar Mulki,” da kuma akwatin nan “Ka Gaskata da Mulkin Kuwa?”
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 11 da Addu’a