3-9 ga Yuli
EZEKIYEL 11-14
Waƙa ta 52 da Addu’a
Gabatarwar Taro (minti 3 ko ƙasa da hakan)
DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH
“Kana da Zuciya Mai Laushi Kuwa?”: (minti 10)
Eze 11:17, 18—Jehobah ya ce zai maido da bauta ta gaskiya (w07 7/1 10 sakin layi na 4)
Eze 11:19—Jehobah zai iya ba mu zuciyar da za ta sa mu riƙa bin umurninsa (w16.05 15 sakin layi na 9)
Eze 11:20—Jehobah yana so mu riƙa aikata abubuwan da muke koya
Neman Abubuwa Masu Tamani: (minti 8)
Eze 12:26-28—Wane hakki ne waɗannan ayoyin suka ce bayin Jehobah suke da shi? (w07 7/1 12 sakin layi na 1)
Eze 14:13, 14—Da aka ambaci sunan waɗannan mutanen, mene ne hakan ya koya mana game da Jehobah? (w16.05 26 sakin layi na 13; w07 7/1 12 sakin layi na 2)
Mene ne karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon ya koya maka game da Jehobah?
Waɗanne darussa ne kuma ka koya a karatun Littafi Mai Tsarki na wannan makon?
Karatun Littafi Mai Tsarki: (minti 4 ko ƙasa da hakan) Eze 12:1-10
KA YI WA’AZI DA ƘWAZO
Ka Shirya Gabatarwa na Wannan Watan: (minti 15) Tattauna “Gabatarwa” na wannan watan. Ka saka bidiyon gabatarwar mujallu, sai ka tattauna wasu abubuwa a ciki.
RAYUWAR KIRISTA
Bukatun Ikilisiya: (minti 15) Za ku iya tattauna darussa daga Yearbook. (yb17 shafi na 41-43)
Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya: (minti 30) kr babi na 14 sakin layi na 15-23, akwatin nan “Ka Gaskata da Mulkin Kuwa?”
Bita da Abin da Za A Tattauna Mako Mai Zuwa (minti 3)
Waƙa ta 43 da Addu’a