Shafi na 32
◼ Idan ka riƙe amincinka ga Allah, zai albarkace ka da wadata ne? Duba shafi na 4.
◼ Kuɗi ne tushen farin ciki na gaske? Duba shafi na 9.
◼ Wace hanya ɗaya ce ma’aurata za su iya magance matsalar da suke samu bisa kuɗi? Duba shafuffuka na 11-12.
◼ Dukan mutanen kirki ne za su je sama? Duba shafuffuka na 18-19.
◼ Ramuwa—yana da kyau ko kuwa bai da kyau? Menene ra’ayin ka? Duba shafi na 20.